Ashe wannan Ne dalilin da yasa aka kona Makarantar su Hanifa da Aka Kashe

Wasu matasa sunbi dare inda suka Kona makaranta su hanifa a jahar Kano

Ki.a wannan lamarin ya janyowa mutane cewa Bai kamata a barshi a aiya konawa ba

Wasu suna ganin cewa har rusa makaranta yakamata ayi domin batada amfani kokadan

Babban abinda ake Kara la,akari dashi akan wannan makaranta tasu margyayiya hanifa shine

Ko a shekarar da tagaba an rasa wani dalibi daya daga cikin daliban makaranta su hanifa

Amma Kuma abin mamaki har yanzu ba,q sake kin labarin sa ba kokadan

Wannan shine dalilin da yasa aka fara zargin ko Shima abinda ya faru da hanifa Shima ahakab akamasa

Amma Kuma bincike da za,ayi sai zai bayyana gaskiyar magana

Source: HausaBlogng.Com

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Back to top button