Hausa Hip-Hop

NT4 – ARZIKI

Sponsored Links

Shahararren mawakin nan na Ghana wanda akafi sani da NT4 ya saki sabuwar wakarsa mai taken suna “Arziki“.

A sakamakon wannan babban mawaki ya kwana biyu bai fito da wata sabuwar wakarsa ba sai a wannan wata, wannan waka zata na tabbata zata nishadantar duk wani masoyin wannan mawaki.

Zaka iya sauraran wannan waka ko kuma kadanna Download Here domin sauke wannan waka acikin wayarka ta Android cikin sauki.

hausadrop

Aminu B Yusuf, Editor in Chief at HausaDrop.Com

Leave a Reply

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Back to top button