Mahaifiyar Wanda Yayi Hanifa Kisan Gilla tayi mummunan Addu,a Akan sa

Yanzu yanzu mukayi arba da wani sabon video Mai dauke da ban tausayi dakuma ban mamaki

Mahaifiyar Wanda tayiwa karamar yarinya hanifa Kisan Gilla tayi Masa mummunan Addu,a

Hakq zalika ta bayyana cewa batada hannu Akan abinda danta ya aikata

Babban abin tausayi shine yadda tsoro da fargaba ya Sanya iyayen Wanda tayiwa karamar yarinya hanifa Kisan Gilla barin gidan su a jahar Kano

Mina fatan allh ya kara bawa Jami,an tsaro dama da Kuma karfin bincike da Kuma zakulo duk wasu masu laifi a ko Ina  a fadin arewacin Nigeria baki daya

Source: HausaBlogng

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Back to top button